Tag: #daily_trust
-
Maganar da sheikh jaafar yayi akan Makiya Arewa, A shekara ta dubiyu da bakwai (2007).
Sheikh Jaafar Adam Ya Kira Bola Tinubu A Matsayin Makiyin Yan Arewa, Wan da wan nan labarin yafito ne daga shafin Facebook. Daga Muhammad Zahraddeen Gombe fitaccen malamin addinin musuluncin Marigayi Sheikh Jaafar Mahmud Adam, ya kasance dan Arewa wanda ba zai taba goyon bayan burin jagoran jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Bola…
